Cire Tallafin Man Fetur, Gwamnati Har yanzu Tana Tattaunawa-Ahmed A kwanakin baya ne mai girma ministar kudi, kasafi da tsare-tsare ta tattalin arziki, Misis Zainab Ahmed, a Abuja ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya na ci gaba da tuntubar masu ruwa da tsaki a kan bukatar kawo karshen tallafin man fetur. Misis Ahmed ta bayyana hakaContinue reading “Cire Tallafin Man Fetur, Gwamnati Har yanzu Tana Tattaunawa-Ahmed”
