Diyar Femi Okunnu, Khadijah Ta Bayyana Sha’awar Takarar Shugaban Kasa. Khadijah Okunnu-Lamidi, diyar tsohon kwamishinan ayyuka na tarayya, Femi Okunnu, SAN, ta bayyana sha’awarta ta tsayawa takarar shugaban kasa a 2023. Da take magana kan dalilin da ya sa ta fito takara, Okunnu-Lamidi ta ce, “Na yi takarar kujerar shugaban kasa ne saboda na yiContinue reading “Diyar Femi Okunnu, Khadijah Ta Bayyana Sha’awar Takarar Shugaban Kasa.”
